An yi artabu tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zangar Iraki
Masu zanga-zanga a Iraki sun kara arangama da jami’an ‘yan sanda a binrin Baghdad, a daidai lokacin da suke cika shekara daya da zanga-zangar kin jini
Kasashen Waje
Masu zanga-zanga a Iraki sun kara arangama da jami’an ‘yan sanda a binrin Baghdad, a daidai lokacin da suke cika shekara daya da zanga-zangar kin jini
Shugaban Masar, AbdelFattah al-Sisi ya sake tsawaita dokar ta-bacin da ya sanya a fadin kasar da watanni uku daga ranar Litinin.
Da zarar ta biya kudin, to zan cire ta daga jerin kasashen da ke daukar nauyin ta’addanci a duniya.
Mun dauki dukkan matakan kariya da tabbatar da ganin an samar da tazara a tsakanin maniyyata.
An yi kiran daukar mataki tare da bayyana adireshin makarantar da malamin yake.