Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kyautar Nobel 2020 ta kubuce wa Trump

Hukumar Abinci ta Duniya (WFP) ya lashe kyautar Nobel kan Wanzar da Zaman Lafiya ta 2020

Rikicin Azerbaijan da Armenia na iya shafar yanki –Iran

Shugaban Kasar Iran Hassan Rouhani ya yi gargadin cewa rikicin da ke faruwa tsakanin Azerbaijan da Armenia ka iya rikida zuwa wani yaki na yanki. “Dol

Sarkin Kuwait zai nada Meshaal Yarima mai jiran gado

Sabon Sarkin kasar Kuwait, Sheikh Nawaf al-Ahmad al-Sabah, ya bayyana sunan Sheikh Meshaal al-Ahmad al-Jaber al-Sabah, wanda a halin yanzu shi ne mata

Okonjo-Iweala ta kai matakin karshe a neman shugabancin WTO

Tsohuwar ministar kudin Najeriya, Ngozi Okonjo-Iweala ta kai matakin karshe a fafutukar da take yi na darewa kujerar Babbar Darakta a Kungiyar Kasuwan

Manyan abubuwan fallasa kan harajin Trump

Ya zama dan takarar Shugaban Kasa na farko a Amurka da ya ki bayyana bayanan harajinsa cikin shekara 40.