Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotu ta daure sojojin da suka kashe mata da yara a Kamaru

Kotun Sojin kasar Kamaru ta yanke wa wasu sojojin kasar hudu hukuncin daurin shekara 10 a bayan ta same su da hannu a kisan wasu kananan yara biyu da

An ayyana shugabannin riko a Mali

Tsohon ministan tsaro da shugaban sojojin kasar ne za su jagorance ta na wucin gadi

‘Kashi 20 na mutanen Afirka ta Kudu suna dauke da Coronavirus’

Ministan Lafiya na kasar Afirka ta Kudu, Dokta Zweli Mkhize ya ce sabon bincike ya kiyasta cewa mutum miliyan 12 – kimanin kashi 20 na daukacin

Ambaliya ta yi wa mutum 500,000 barna a Habasha

Fiye da mutum dubu 500 ne ambaliyar ruwa ta shafa a Habasha, yayin da wasu yankunan kasar suka ce an samu ruwan saman da ba a taba ganin irinsa ba cik

Isra’ila ta sake kakaba dokar kullen coronavirus

Kasar Isra’ila ta sake kakaba dokar kullen coronavirus a karo na biyu domin dakile ci gaba da yaduwarta, duk da zanga-zangar kin amincewa da ’yan kasa