Kasashen Waje

Kasashen Waje

Harin Iran: Amurka ta ɗebo ruwan dafa kanta

Iran ta ce ya zama tilas Amurka ta girbi abin da ya shuka, har sai ta yi nadama

Koriya ta Arewa za ta taimaka da gyara tashoshin nukiliyan Iran —Masani

Matakin daga babbar ƙawar Iran ɗin zai kawo ƙarshen irin takurar da ƙasashen Yamma ke yi wa Tehran

Za mu ci gaba da yi wa Isra’ila luguden wuta — Shugaban Iran

Shugaban ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da shirya hare-hare masu zafi don durƙusar da Isra’ila.

Ministan Harkokin Wajen Iran ya isa taron Kungiyar OIC a Turkiyya

Ministan Harkokin Wajen ƙasar Iran ya isa ƙasar Turkiyya domin halartar taron Ƙungiyar Haɗin kan Kasashen Musulmi (OIC) a ranar Asabar.

An sallami ƙarin ma’aikata 639 a tashar Muryar Amurka

An sallami ma’aikata 1,400 a kafar yaɗa labaran, a wani ɓangare na shirin Shugaban Amurka Donald Trump na rage ma’aikata