Kasashen Waje

Kasashen Waje

Amurka ba ta da ikon kakaba wa Iran takunkumi —China

Kasar China ta kalubalanci sabon yunkurin Amurka na kara kakaba wa Iran takunkumin tattalin arziki. A shekarar 2015, tsohon shugaban kasar Amurka, Bar

Rikicin Mali: Shugabannin ECOWAS sun kammala taro

Shugabannin kasashen ECOWAS sun yi tattaunawar gaggawa a kan juyi mulki a Mali

Obama da shugabannin Amurka sun yi wa Trump rubdugu

Tsohon Shugaban Amurka Barack Obama ya caccaki magajinsa Donald Trump na jam’iyyar Republican da yi wa shugabancin kasar riko tamkar ‘wasa

Mutumin da ya ja jirgin kasa ya kashe wani yaro ya shiga hannu

Wani mutum mai shekara 41 zai gurfana a kotu bisa zargin ingiza wani yaro dan shekara 8 karkashin jirgin kasa da ya yi sanadiyyar mutuwarsa. Habte Ara

Sojoji sun yi yunkurin juyin mulki a Mali

Karar harbe-harben bindiga a kusa da wani babban sansanin sojojin da ke dab da babban birnin kasar Mali na Bamako a ranar Talata ya jefa tsoro a kasar