Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ba ma karbar dauki daga makiya —Lebanon ga Isra’ila

Gwamnatin Lebanon ta mayar da tayin Isra’ila na yin magani ga wadanda suka jikkata sakamakon fashewar wasu ababe da ta yi sanadiyar mutuwar muta

Faransa za ta aike da tawagar ceto zuwa Lebanon

Shugaba Emmanuel Macron ya ce zai aike da ayarin ceto da magunguna Beirut bayana fashewar wani abu

An kama kyanwa mai fasakwaurin kwayoyi zuwa gidan yari

‘Yan sanda na binciken yadda aka yi amfani da kyanwa wajen fsakwaurin miyagun kwayoyi da layukan wayar salula ga fursunoni a gidan yari a kasar

Yadda Giya ta Kashe Sama da Mutum 100 a Indiya

Mutum sama da 100 ne suka gamu da ajalinsu a kasar Indiya bayan sun sha gurbataciyyar barasa a yankin arewacin kasar. Mutanen da suka mutu bayan sun k

Harin bom ya kashe ‘yan gudun hijira 15 a Kamaru

Wasu mahara da ba a san ko su wane ne ba sun kai harin bom a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Arewacin Kamaru.