Kasashen Waje

Kasashen Waje

Yadda Iran ta lalata cibiyar kimiyya mafi muhimmanci a Isra’ila

Duk ƙoƙarin ƙasashen Turai na jan hankalin Tehran zuwa tattaunawa bai nuna alamun nasara ba.

Muna shawartar Trump kada ya shiga yaƙin Iran da Isra’ila — Birtaniya

A baya an samu “jerin tattauna masu yawa da Amurka, kuma ina ganin wannan ita ce hanyar warware matsalar.”

Iran ta kai hari hedikwatar hukumar leƙen asirin Isra’ila

Kamfanin dillancin labaran Iran (TASNIM) ya ruwaito cewa rundumar juyin juya hali na Iran (IRGC) ne ta kai harin a hedikwatar Mossad da ke Herzliya.

Rikicin ƙabilanci ya yi ajalin mutum 20 a Chadi

Tun dai shekaru da suka wuce ne, gabashin Chadi da ke kan iyaka da Sudan ke fama da rikicin kabilanci.

An garzaya da ’yan Isra’ila 154 asibiti bayan harin Iran

Ma’aikatar lafiyar Isra’ila ta ce wasu daga cikin majinyatan suna cikin halin rai-kwakwai-mutu-kwakwai