Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mutum 500 sun kamu da coronavirus a masana’anta a Ghana

Hukumar Lafiya a kasar Ghana ta bayyana cewa sama da mutum 500 sun harbu da cutar coronavirus a wata masana’anta a kasar. Ya zuwa yanzu wadanda

An tsawaita dokar hana sufurin jiragen sama a Najeriya

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tsawaita dokar hana sauka da tsahin jiragen sama a fadin kasar da karin mako hudu, a kokarin ta na dakile yaduwar cutar

Kasashen da Coronavirus ba ta hallaka kowa ba

Ranar Laraba 6 ga watan Mayun 2020 ne adadin wadanda suka kamu da coronavirus a fadin duniya ya haura miliyan 3.6, yayin da  miliyan 1.2 suka warke da

Coronavirus: China ta zargi Amurka da yunkurin rufa-ido

Kafofin yada labarai mallakar hukumomin China sun mayar da kakkausan martani ga Amurka suna zargin gwamnatin Shugaba Donald Trump da yunkurin kau da h

Iran ta zargi Amurka da kitsa yaki a duniya

Iran ta zargi Amurka kan zama kanwa uwar-gami a dukkanin yake-yaken da ke faruwa a duniya. A wani sakon da ya wallafa a shafinsa na Twitter, ministan