Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojin Syria sun kwace garin Maaret al-Numan bayan hare-haren bam 

  Dakarun Gwamnatin Syria sun kwace wani gari mai muhimmanci da ke hannun ’yan tawaye a yankin Arewa maso Yammancin kasar bayan kai hare-hare dag

Jakadan Saudiyya a Najeriya Adnan bin Mahmoud Bostaji ya rasu

Ofishin jakadancin Saudiyya a Najeriya ya bayar da sanarwar rasuwar jakadan kasar a Najeriya Adnan bin Mahmoud Bostaji a yau Talata. Majiyarmu ta samu

Rasha ta kashe fararen hula da dama a Siriya

Fararen hula 11 ne suka rasa rayukansu, sakamakon hari ta sama da jiragen saman Rasha da na gwamnatin Siriya suka kai a yankin Idlib da aka hana rikic

Isra’ila ta yi ruwan bama-bamai a Zirin Gaza

Jiragen sama na yaki mallakar Isra’ila sun yi ruwan bama-bamai a Arewacin Zirin Gaza. Jiragen sun kai hare-haren kan wasu wurare da ke unguwar B

Kungiyar Musulmi ta yi watsi da shirin zaman lafiya na Donald Trump

Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi, (OIC) ta yi watsi da shirin da shugaban kasar Amurka Donald Trump, da ya ya gabatar a kwanakin baya na tsarin wan