Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zaman tankiya a Gabas ta Tsakiya bayan harin da Amurka ta kai a Iraki

Kimanin mayaka 25 ne suka mutu lokacin da Amurkar ta kai wasu hare-hare kan sansanin mayaka masu alaka da kungiyar Kataib Hezbollah a Iraki da Syria.

Sudan za ta rataye ’yan sandan leken asiri 27 kan kisan malamin makaranta

Wata kotu a Sudan ta yanke hukuncin kisa kan wadansu ’yan sandan leken asirin kasar 27 da aka samu da hannu wajen kisa da azabtar da wani malamin maka

Duniya ta yi tir da hukuncin da aka yanke wa makasan Khashoggi

Jami’ar Majalisar Dinkin Duniya mai bincike kan kashe-kashen babu gaira babu dalili, Misis Agnes Callamard, da kasar Turkiyya da kungiyoyin kare hakki

Tsige Trump: Kan sanatoci ya rabu

Ana samun rashin jituwa tsakanin ’yan Jam’iyyar Republican mai mulki a Amurka da na Jam’iyyar  Democrats a Majalisar Dattawan kasar sakamakon dokokin

Mutum 15 sun mutu bayan Jirgin sama ya fado kan wani gida a Kazakhstan

Wani jirgin sama da yi hadari ya fado kan wani gida a Kazakhstan, inda akalla mutum 15 suka mutu sannan wasu da dama suka jikkata. Jirgin dai na Bel A