Kasashen Waje

Kasashen Waje

Akwai yiyuwar sake barkewar yaki tsakanin Isra’ila da Faladinawa

Sojojin Isra’ila sun kai wani hari na ba-saban ba ranar Talata a Zirin Gaza wanda ya yi sanadin kisan wani babban kwamandan wata kungiyar masu kishin

Turkiyya ta kama ’yar uwar al-Baghdadi

Hukumomin kasar Turkiyya, sun kama ’yar uwar tsohon jagoran Kungiyar IS, Abu Bakr al-Baghdadi, wanda jami’an Amurka suka hallaka a makon jiya a wani h

Rufe iyaka: Mutanen Ghana sun rufe shagunan ’yan Najeriya 50 a kasarsu

Rufe iyakar Najeriya da makwabtanta na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce  a tsakanin jama’ar Najeriya da na sauran kasashe, inda wadansu ke cewa rufe i

An hallaka jagoran ’yan ta’adda a Mali

Rundunar tsaron Faransa ta bayyana kisan daya daga cikin jiga-jigan kungiyoyin jihadi a yayin wani samame da rundunar ta kaddamar a Mali a farkon wata

Malawi ta dakatar da sanya huluna da rigunan lauyoyi saboda zafi

Yanayin zafin da ke karuwa a kasar Malawi, ya tilasta kotun tsarin mulkin kasar bayar da umarnin dakatar da bukatar nan ta lallai sai lauyoyi da alkal