Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Chile ya kori Ministocinsa

Shugaban Kasar Chile Sebastian Piñera ya kori dukkan ministocin gwamnatinsa domin kafa sabuwar Majalisar Zartarwa tare da aiwatar da wasu gyare-gyare

Bayan kashe al-Baghdadi: Ana farautar kusoshin Kungiyar IS

Ana ci gaba da kai samame kan manyan shugabannin Kungiyar IS a Siriya a wani abu da ke nuna gaggawar da ake yi na kawar da kusoshin kungiyar. Dakarun

Dan shekara 12 ya fara karatun jami’a a Ghana

Biemans Bamfo mai shekara 12 dan kasar Ghana ya janyo ka-ce-na-ce a shafukan sada zumunta bayan da ya bayyana cewa ya samu gurbin shiga jami’a. Yanzu

Brexit: Ta ci ba ta ci ba game da ficewar Birtaniya daga EU

Firayi Ministan Birtaniya, Boris Johnson ya bukaci ’yan Majalisar Dokokin kasar su goyi bayan yarjejeniyarsa ta ficewa daga Tarayyar Turai a wani yunk

Turkiyya za ta dakatar da kai hare-hare a Siriya

Turkiyya ta ce, ba ta bukatar ta koma kai hare-hare cikin Siriya, domin Amurka ta sanar da ita cewa, Kurdawan da ke Arewacin Siriyan sun kammala janye