Kasashen Waje

Kasashen Waje

An rantsar da Kais Saied sabon Shugaban Tunisiya

Sabon Shugaban Kasar Tunisiya Kais Saied ya sha rantsuwar kama aiki shekaranjiya Laraba, bayan gagarumar nasararsa mai cike da mamaki a zaben kasar da

Tsige Trump: Jami’in diflomasiyyar Amurka ya bayar da shaida a majalisa

Wani babban jami’in diflomasiyyar Amurka a Ukraine, ya fada wa ’yan Majalisar Wakilan kasar cewa, an sanar da shi cewa fadar gwamnatin Amurka ta White

Na yi asarar Naira tiriliyan 2 bayan hawana mulki – Trump

Shugaban Amurka Mista Donald Trump ya ce ya yi asarar Dala biliyan 2 zuwa 5 (kimanin Naira tiriliyan 2) bayan hawansa kujerar shugabanci Amurka, sabod

Jami’an Amurka sun je Turkiyya don matsa lamba ga Shugaba Erdogan

Mataimakin Shugaban Amurka, Mike Pence, a shekaranjiya Laraba ya jagoranci wani babban ayari zuwa Turkiyya, domin yin matsin lamba ga Shugaba Recep Ta

Jacob Zuma ya daukaka kara

Shari’ar da aka jima ana dakon zuwanta ta tsohon ShugabanAfirka ta Kudu, Jacob Zuma, an dage ta zuwa badi bayan da lauyoyinsa suka ce za su daukaka ka