Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zanga-zangar Sudan: Shugaban Rikon Sudan ya gana da Shugaban Masar

Babban Hafsan Sojojin Kasar Sudan kuma Shugaban Gwamnatin Riko Kasar Janar Muhammad Hamdan Daglo, ya kai ziyara kasar Masar domin wata tattaunawa da S

Ana takun-saka tsakanin Koriya ta Kudu da ta Arewa

Rundunar Sojin Koriya ta Kudu ta bayyana cewa Koriya ta Arewa ta harba wasu makamai masu linzami biyu da ke cin gajeren zango, inda take zargin ta har

An nada ’yar Najeriya a matsayin Minista a Birtaniya

Sabon Firayi Ministan Birtaniya, Mista Boris Johnson, ya nada wata ’yar Najeriya mai suna Olukemi Badenoch da aka haifa a Birtaniya, a matsayin Karama

Mutum 17 sun rasu a wani harin bam a Somaliya

A kalla mutum 17 ne suka mutu a wani harin bam da ya tashi a cikin mota a birnin Mogadishu na kasar Somaliya. Daraktan Babban Asibitin Mogadishu, Dokt

Zan iya shafe Afghanistan daga doron kasa cikin mako – Trump

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fadi a farkon makon nan cewa, zai iya kawo karshen yakin da Amurka ke yi a kasar Afghanistan cikin sauki, ta hanyar