Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mutuwar Morsi ta bar baya da kura

Majalisar dinkin duniya ta yi kiran da a gudanar da bincike mai zaman kansa game da mutuwar bagtatan da tsohon shugaban kasar Masar, Mohammed Morsi ya

Za a haramta Babura a babban birnin Habasha

Mahukuntan  Babban Birnin kasar Habasha, wato Addis Ababa, za su haramta hawa Babura a wani yunkuri da suke na rage yawaitar aikata miyagun laifuka a

Shugaba Trump ya kaddamar da yakin neman zaben wa’adi na biyu

Yayin da yakin neman zaben Shugaban kasar Amurka na 2020 ke karatowa, Shugaban Amurka Donald Trump ya kaddamar da yakin neman zabensa gaban cincirindo

Manyan jami’an soji har yanzu suna biyayya ga Al-Bashir – Rayyan Adam

Rayyan Adam, daya ce daga cikin matasan kasar Sudan da ke gaba-gaba wajen gudanar da zanga-zangar da ta kifar da gwamnatin Omar al-Bashir, kuma a hali

An gano dan uwan Kim Jong Un da aka kashe a 2017, dan leken asirin CIA ne

Kim Jong Nam, wanda dan uwan Shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, da aka kashe a kasar Malaysia a shekarar 2017, ya kasance dan leken asirin H