Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zaben Malawi: An fara kidayar kuri’u 

A kasar Malawi jami’an zabe sun fara kidayar kuri’a a zaben da ake ganin mafi wuyar sha’ani a kasar wajen hasashen mutumin da zai iya lashe zaben. Rah

Kasar Yemen na neman agajin gaugawa

Kasar Yemen ta yi kira ga Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da Hukumar Bayar da Tallafin Yara ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) da su kara yawan ayyuka

Yadda aka kai wa jiragen dakon man fetur din Saudiyya hari a iyakar tekun Fasha

An kai hari kan jiragen dakon man fetur biyu na Saudiyya a kusa da kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, a cewar Ministan Makamashi  na Saudiyyar Khalid a

‘Yan sandan Sri Lanka sun kama masu kai wa Musulmi hari bayan hare-haren Easter

’Yan sandan kasar Sri Lanka sun kam mutum 20 da zargin kai hari ga gidaje da kuma shagunan Musulmi, abin da ya yi kama da kokarin ramuwar gayyar harin

An kashe masu zanga-zanga a Sudan

Bayanai daga Sudan na cewa an kashe masu zanga-zanga uku da wani jami’in tsaro daya yayin wani artabu a Babban Birnin kasar, Khartoum. Majalisar Soji