Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zai zama babban kuskure idan Iran ta yi kasassabar takalar Amurka – Trump

Shugaban Amurka Donald Trump ya yi gargadin cewa kasar Iran za ta yi matukar dandana kudarta idan ta yi kasassabar kai hari a kan muradun Amurkar baya

Amurka za ta girke jirgin ruwan yaki a Tekun Pasha don gargadi ga Iran

Mai Ba da Shawara kan Harkokin Tsaro na Gwamnatin Amurka, John Bolton, ya ce Amurka za ta girke katafaren jirgin ruwanta na yaki, mai suna, USS Abraha

Giwa ta kashe sojan Birtaniya a Malawi

Wata giwa ta kashe wani soja dan Birtaniya a lokacin da yake wani aiki na dakile masu farauta ba bisa ka’ida ba a kasar Malawi. Mathew Talbot mai shek

Kasar Myanmar ta saki ’yan jaridar da ta kama

A ranar Talatar da ta gabata ce aka saki wadansu ’yan jarida biyu na Kamfanin Dillancin Labarai na Reuters da aka kama a kasar Myanmar, bisa zargin ka

An kafa sabuwar gwamnati a Mali

Rahotanni daga kasar Mali  sun ce Firayi Ministan kasar Boubou Cisse ya kafa sabuwar gwamnati kamar yadda Shugaban Kasar ya dora masa nauyi. Sanarwar