Kasashen Waje

Kasashen Waje

Trump ya sallami Shugaban Hukumar Leken Asiri ta Amurka

Shugaban Amurka Donald Trump ya sallami Shugaban Sashin Leken Asiri na kasar, wanda shi ne sashin da ke kare shi, da iyalinsa da kuma shugabannin Amur

Malamin makarantar kauye ya samu kyautar Naira miliyan 360

Masu iya magana sun ce alheri danko ne ba ya faduwa kasa banza. haka ne ya faru da wani malamin makaranta a wani kauyen kasar Kenya mai suna Peter Tab

Firayi Ministar New Zealand ta jawo Hadisin Manzon Allah domin jajanta wa Musulmin kasar

Firayi Ministar New Zealand Jacinda Ardern ta jawo wani Hadisin Manzon Allah (SAW), lokacin taron addu’o’in tunawa da Musulmin da  wani dan ta’adda ya

Rundunar Sojin Aljeriya ta bukaci a cire Shugaba Bouteflika

Shugaban Rundunar Sojojin Aljeriya ya bukaci a ayyana Shugaban Kasar Abdelaziz Bouteflika a matsayin mara lafiya, wanda ba zai iya jan ragamar mulkin

Mutum 700 sun rasu sanadiyar Guguwar ‘Idai’

Majalisar Dinkin Duniya, ta ce adadin mutanen da suka rasu a kasashen yankin Kudancin Afirka sanadiyar mummunar guguwar nan da aka wa lakabi da ‘Idai’