Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kasashen Girka da Turkiyya na neman gyara dangankatarsu

Shugabannin kasashe biyu na Kungiyar NATO, wato Girka da Turkiyya, sun gana a birnin Ankara a wani yunkuri na inganta dangantakarsu. Akwai tarin matsa

Masu son Birtaniya ta fita daga Tarayyar Turai ’yan wuta ne – Shugaban EU

Shugaban Kungiyar Tarrayar Turai, Donald Tusk ya bayyana wadanda suke so Birtaniya ta fice daga Tarrayar Turai ba tare da wani kyakkyawan shiri ba a m

An daure dan majalisa kan watsa labaran karya a Kwaddibuwa

Wata kotu a Kwaddibuwa (Ibory Coast) ta yanke hukuncin daurin shekara daya a kan dan majalisar kasar Alain Lobognon bisa samunsa da laifin watsa labar

Rikicin siyasa ya jefa Benezuela cikin rudu da rashin tabbas

A watan Janairun nan ne aka rantsar da Shugaban Kasar Benezuela, Mista Nicolas Maduro domin ya ci gaba da mulki a karo na biyu. Zabensa dai ya haifar

An sanya dokar ta-baci a wasu jihohin Amurka saboda tsananin sanyi

Amurka tana fuskantar matsanancin sanyi wanda aka shafe shekaru masu yawa ba a samun irinsa ba. Ban da tsananin sanyi da take fama da shi a yanzu, akw