Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Gabon ya koma gida

Rahotanni sun ce  Shugaban Kasar Gabon Ali Bongo wanda ya bar kasar tun ranar 24 ga Oktoban bara saboda rashin lafiya ya koma kasarsa domin ci gaba da

Akwai bukatar mu rika damawa da Ahlus Sunnah a gwamnati – Shugaban Iran

Shugaban Kasar Iran Hasan Rouhani ya ce akwai bukatar Ahlus Sunnah da al’ummar Turkmen su samu mukamai masu yawa a gwamnatinsa ta yadda za a rika dama

Kungiyar Kasashen Laraba za ta dawo da Syria cikinta bayan shekara 8 da korarta

Rahotanni daga majiyoyi da dama a bangaren harkokin diflomasiyyar kasashen Larabawa sun cewa Kungiyar Kasashen Laraba ta shirya domin dawo da kasar Sy

Harin bam ya hallaka mutane a Kenya

Wadansu ’yan ta’adda  sun kai harin da ya hallaka mutum 14 a wani babban otel a Nairobi babban birnin kasar Kenya. Kungiyar Al-Shabab ta dauki alhakin

Cin fuska ce a taka mana tuta – Isra’ila

Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Isra’ila Tzipi Hotobely ya nuna rashin jin dadinsa bayan an gano wani hoto na Minista a Ma’aikatar Tsaron Jordan ya