Kasashen Waje

Kasashen Waje

Tuzurai za su rika biyan harajin rashin yin aure a Afirka ta Kudu

Al’umma a kasar Afirka ta Kudu, musamman tuzurai da suka haura shekara 18 a duniya, amma ba su yi aure ba sun shiga rudani, bayan sun samu labarin cew

An rufe cibiyoyin da ake ‘zubar da ciki’ a Nijar

Mahukunta a Jamhuriyyar Nijar sun bayar da umarnin a rufe cibiyoyi biyu na wata Hukumar Agaji ta Birtaniya, Marie Stopes International, inda suka ce s

Yadda ziyarar Yariman Saudiyya Tunisiya ta tayar da kura

Daruruwan mutanen Tunusiya ne suka fito suka yi zanga-zangar adawa da ziyarar da Yarima mai jiran gado na Saudiyya Mohammed bin Salman ke yi a kasar,

Khashoggi: Shugaba Trump ya goyi bayan Saudiyya a daidai lokacin da wasu ’yan gidan sarautar ke shirin yin bore

A daidai lokacin da wasu ke tofin Allah tsine a kan kisan dan jarida Jamal Khashoggi da ake zargin Saudiyya na da hannu a kai, wasu daga cikin ’yan gi

Zan yi kokarin ganin an cire dokar hana sa dankwali a Majalisar Amurka – Ilhan Omar

Zababbar ’yar majalisar Amurka Ilhan Omar wadda tana daya daga cikin mata musulmi da suka samu nasarar lashe zabensu a zabukan rabin zango da aka guda