Kasashen Waje

Kasashen Waje

‘Mawaki Akon zai tsaya takarar Shugaban Amurka’

Fitaccen maqakin nan na Rap a kasar Amurka wanda dan asalin kasar Senegal ne ya bayyana cewa yana tunanin zai tsaya takarar shugabancin kasa a Amurka

Ta tabbata Saif al-Islam Gaddafi zai yi takarar Shugaban Kasa a Libya

Dan tsohon Shugaban Kasar Libya, marigayi Kanal Muammar Gaddafi mai suna Saif al-Islam zai tsaya takarar Shugaban Kasa a zaben da za a yi a watan Disa

Kisan Khashoggi: Jamus ta dakatar da sayar wa Saudiyya makamai

Shugabar Gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bayyana cewa daga yanzu har zuwa lokacin da za a bayar da cikakken haske game da mutuwar dan jarida Jamal Ka

Ana ci gaba da ba hammata iska tsakanin gwamnati da ‘yan tawaye a Kamaru

Akalla mutum 17 ne suka mutu a kasar Kamaru bayan da rikici ya kara kamari tsakanin ‘yan tawayen  da ke son ballewa daga kasar da gwamnatin kasar. Kaf

..Dole Saudiyya ta kawo gawar Khashoggi – Majalisar Dinkin Duniya

Shugabar Hukumar Kare Hakkin dan Adam ta Majalisar Dinkin Duniya Michelle Bachelet na kara matsa wa kasar Saudiyya lamba, ta bari masu bincike na kasa