Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ana kai-komo kan sakamakon zaben Kamaru

A makon jiya ne aka gudanar da zaben Shugaban Kasa a Kamaru, inda Shugaba Paul Biya yake fafatawa da tsohon Minsitan Shari’ar na kasar Maurice Kamto.

Yadda Tsunami ta kashe mutum 1,500 a Indonusiya

Har zuwa wannan lokaci ana ci gaba da jimami da kokarin ceto wadanda suka tsira da rayukansu a girgizar kasa ambaliya da ake kira Tsunami inda kimanin

An hana wata auren makadin garaya a Saudiyya

Wata kotu a Saudiyya ta yanke hukuncin hana wata mata auren masoyinta bayan da ’yan uwanta suka soki auren domin mutumin makadi ne. ’Yan uwan matar, w

An aika wa Shugaban Amurka wasika dauke da guba

Hukomomi a kasar Amurka na ci gaba da binciken wata takardar sanya wasika wato ambulan da ke dauke da adireshin Shugaba Donald Trump na Amurka da aka

Yadda Babban Taron Majalisar dinkin Duniya ke wakana

A ranar Talatar da ta gabata ce aka fara Babban Taron Majalisar dinkin Duniya karo na 73, inda shugabannin kasashen duniya suka hadu domin tattaunawa