Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ana ci gaba da musayar yawu tsakanin Amurka da Iran

Mai bai wa Shugaban Amurka Shawara kan Harkokin Tsaro John Bolton, ya gargadi shugabannin Iran cewa za su yaba wa aya zaki idan suka cutar da Amurka k

‘Rashin abinci mai gina jiki na hallaka yara a Nijar’

Kungiyar agaji ta Doctors without Borders ta yi gargadi kan karuwar mutuwar yara a Kudancin Nijar inda yara goma suke mutuwa duk rana a cikin watan da

An kama mutum 1,200 bayan rikicin siyasa a Habasha

’Yan sanda a kasar Habasha sun bayar da sanarwar cewa sun kama mutum 1,200 da suke da alaka da rikicin siyasa mai zafi da ya gudana a mako biyu da suk

China za ta yi dokar takaita yada addini a kafofin sadarwar zamani

Gwamnatin kasar China ta fara shirye-shiryen yin wata doka da za ta takaita yadda ake yada lamuran addini a kafofin sadarwar zamani, kamar yadda kamfa

Zargin fyade: An dakatar da tantance Babban Alkalin Kotun kolin Amurka

Mista Brett Kabanaugh shi ne mutumin da Shugaba Donald Trump ya mika sunansa ga Kwamitin Harkokin Shari’a na Majilisar Dattawan Amurka domin a t