Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotu ta sallami masu adawa da Dokar Haraji a Nijar

Kotun birnin Yamai a Jamhuriyyar Nijar ta umarci hukumomin kasar su saki wadansu masu fafutika da suka garkame a gidajen yarin yankin Tilaberi tun ran

Gwamnatin Turkiyya ta kori ma’aikata fiye da dubu 18

Gwamnatin Turkiyya ta sanar da korar ma’aikata sama da dubu 18 daga bakin aiki. Tuni dai qudirin ya zama doka ta dindindin da aka wallafa a jari

Habasha da Eritriya sun sulhunta tsakaninsu

Shugaban Eritriya, Isaias Afewerki da Firayi Ministan Habasha, Abiy Ahmed, sun  rattaba hannu a kan takardar yarjejeniyar da ta bayyana cewa &ldq

Yadda aka ceto yaran da suka maqale a kogo bayan mako biyu

A ranar Talatar da ta gabata ce aka yi nasarar ceto dukan yara maza, masu shekara 11 zuwa 16 da kuma kocinsu mai shekara 25 da suka maqale a wani kogo

Shugabannin Afirka na sace Dala biliyan 148 duk shekara – AU

Qungiyar Tarayyar Afirka (AU), ta ce cin hanci da rashawa yana janye maqudan kudaden da suka kai Dala biliyan 148 duk shekara daga Afirka. Wannan shi