AU ta janye takunkumin da ta ƙaƙaba wa Gabon
Nguema ya yi alƙawarin miƙa mulkin ƙasar ga farar hula bayan shekaru biyu na riƙon ƙwarya.
Kasashen Waje
Nguema ya yi alƙawarin miƙa mulkin ƙasar ga farar hula bayan shekaru biyu na riƙon ƙwarya.
Har yanzu dai hukumomi ba su bayyana dalilin da ya sa aka samu ɗaukewar wutar lantarkin ba.
Babu takamaiman lokacin dawo da wutar da za a iya shafe sa’o’i kafin kammala gyara.
A ranakun da za a tsagaita wutar ne Rasha ke bikin karshen da yakinta da kasar Jamus a shekarun 1941 zuwa 1945, wanda aka fi sani da Yakin Duniya na B
Gwamnatocin sojin Nijar da Mali da Burkina Faso sun jaddada cewa sun kafa gidan rediyonsu na haɗin gwiwa ne da nufin daƙile farfagandar ƙasashen waje