Kasashen Waje

Kasashen Waje

Hadarin jirgin sama ya halaka mutane a Aljeriya

Akalla mutum 257 ne suka mutu a hadarin jirgin soji da ya faru a Arewacin Aljeriya, kamar yadda  ma’aikatar tsaron kasar ta sanar. Lamarin

Faransa za ta taimaka wa Saudiya wajen kafa kungiyar kada-kade da raye-raye

A farkon shekarar da muke ciki, wata tawaga ta masu kade-kade da raye-raye daga kasar Lebanon suka yi wasan kwaikwaiyo na farko a Saudiyya inda suka b

Zan soke shirin kyautata zaman yara da aka shigo da su Amurka – Trump

SHugaban Amurka Donald Trump ya ce zai soke shirin nan da ake kira da Ingilishi Deferred Action For Children Arribal, (DACA) da tsohon Shugaban Amurka

Winie Mandela: Uwar kasa ’yar fafutika ta rasu

Tarihi ba zai manta da tsohuwar matar marigayi Nelson Mandela, Winnie ba wadda ta rasu tana da shekara 81 a ranar Litinin da ta gabata. Winnie Madikiz

…Me ya sa aka tuhume ta da raba kan jama’a?

Sai dai duk da kokarinta wajen neman ’yancin bakaken fata an tuhumi marigayiya Winnie Mandela da gudanar da bakin mulkin a yankunan birnin Sowet