Kasashen Waje

Kasashen Waje

An daƙile yunƙurin juyin mulki a Burkina Faso

An gano waɗanda suka shirya juyin mulkin daga makwabciyarta Ivory Coast.

Abubuwa 5 da ya kamata ku sani kan mutuwar Fafaroma Francis

Ana ci gaba da dakon sunan magajin Fafaroman da ake hasashen ka iya fito wa daga nahiyar Afirka.

Putin ya umarci tsagaita wuta a Ukraine albarkacin bikin Ista

Hadaddiyar Daular Larabawa ta shiga tsakani wajen ganin an yi musayar fursunonin cikin nasara tsakanin ƙasashen biyu.

An shiga ruɗani kan satar al’aurar maza a ƙasar Chadi

Kakakin gwamnatin Chadi, Gassim Cherrif ya ce lamarin na neman wuce gona da iri, domin kuwa ana kai wa mutane hari.

Kotu ta yanke wa tsohon Shugaban Peru ɗaurin shekaru 15 kan laifin rashawa

Ollanta Humala, mai shekaru 62, ya kasance tsohon shugaban ƙasar Peru na biyu da aka samu da laifi.