Kasashen Waje

Kasashen Waje

Jirgin sama mai zuwa Isra’ila zai bi ta Saudiya a karon farko cikin shekara 70 – Netanyahu

Firayi Minsitan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya sanar da manema labarai cewa kasar Saudiyya ta bayar da dama ga jiragen sama masu zuwa Tel Abib

‘Yan tawaye ne suka jefa Yemen cikin mawuyacin hali –Saudiyya

Ministan Harkokin Wajen Saudiyya Adel al Jubeir ya kare matakin da kasarsa ta dauka na shiga yakin Yemen, inda ya ce ’yan tawaye ne suka haddasa

Majalisar dinkin Duniya ta zargi Koriya ta Arewa da tallafa wa Syriya da makamai masu guba

A wani rahoto na musamman da Majalisar dinkin Duniya ta bayyana, ya nuna cewa Koriya ta Arewa na aikawa Syria wasu abubuwa da a ke amfani da su wajen

An sake bude cocin da ke ‘wajen da aka gicciye Annabi Isa’

Shugabannin coci a birnin Kudus sun sake bude cocin Holy Sepulchre kamar yadda rahotonni daga birnin kudus suka nuna.  Sake bude cocin na zuwa ne

Mata za su fara aikin soja a Saudiya

Rahotanni daga kasar Afirka ta Kudu na nuna da cewa wata Zakanya ta kashe wata mata a gidan kula da namun daji na birnin Pretoria da ke kasar Afirka t