Kasashen Waje

Kasashen Waje

An zargi wadanda suka halarci taron ‘rantsar’ da Odinga da cin amanar kasa

‘Yan siyasa a kasar Kenya da suka halarci taron ‘rantsar’ da shugaban hamayyar kasar, Raila Odinga sun shiga cikin layin wadanda ake

Ana zaman dar-dar a yankin da ake magana da Turancin Ingilishi a Kamaru

Ana zaman dar-dar a yankin da ake magana da harshen Ingilishi a Kamaru bayan zargin sojoji da far wa fararen hula da duka tare da kwasar kayayyakinsu

Ana tuhumar ‘likita’ da yi wa mutane allurar cutar kanjamau

Jami’ai a India na gudanar da bincike kan ikirarin da aka yi cewa wani likitan bogi ya yi wa akalla mutum 33 allura da sirinji mai dauke da cuta

Za a iya rasa ruwa baki daya a birnin Cape Town na Afirka ta Kudu

Bayan fama da fari da ba a taba samu ba a cikin shekara 100 da suka wuce, hukumomi a kasar Afirka ta Kudu sun gargadi mazauna birnin Cape Town da ke A

Yadda jagororin hamayya ke rantsar da kansu a matsayin shugabanni a Afirka

A ranar Talata ne jagoran ‘yan hammayya na kasar Kenya Raila Odinga ya rantsar da kansa a matsayin shugaban kasar, bayan da ya sha kaye a zaven