Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ana barazanar korar sojojin Isra’ila da ke neman a kawo ƙarshen yaƙin Gaza

Tun daga ranar Alhamis, an fitar da kusan takardu goma daga sojoji da ke neman a kawo karshen yakin Gaza.

Isra’ila ta kashe Palasdinawa 17 ta jikkata 69 a awa 24 a Gaza

Jiragen Isra’ila sun kashe wani jami’in lafiya tare da jikkata wasu tara a Asibitin Kuwaiti da ke yankin Al-Musawi da ke Khan birnin Youni

Sojoji sun kama ’yan bindiga 12 a Nijar

Dakarun tsaron ƙasar sun yi nasarar kashe ‘yan ta’adda biyu a yankin Falmey.

Amurka ta janye harajin kayan laturoni da ake shiga da su ƙasar

China ta mayar da martani da ƙarin haraji har kashi 125% kan kayayyakin Amurka.

Nijar ta ayyana Hausa a matsayin yaren ƙasa

Nijar na ci gaba da ɗaukar matakan nesanta kanta da Faransa da ta yi mata mulkin mallaka.