Kasashen Waje

Kasashen Waje

Trump ya ayyana birnin kudus a matsayin babban birnin kasar Isra’ila

Shugaba Tump  ya cika alkawarin da ya yi wa masu goyon bayan Israila a lokacin yakin neman zabe, amma a wannan karon ya tabo daya cikin batutuwa

Kashi 25 cikin dari na matasan yammacin Afirka na dauke da HIb

Majalisar dinkin Duniya ta ce, an samu karuwa a yawan matasa da ke mutuwa sakamakon kamuwa da cutar HIb a kasashen da ke yammaci da kuma tsakiyar Afir

Trump ya rura wutar rikici-Kungiyar Hamas

Kungiyar Hamas ta ce Shugaban Amurka Donald Trump ya kunna wutar rikici ne kawai tsakanin kasashen Larabawa bayan day a sanar da cewa Amurka ta mayar

Shugaba Trump ya ayyana Birnin Kudus a matsayin babban birnin Isra’ila

Shugaban Amuka Donald Trump ya cika alkawarin da ya yi wa masu goyon bayan Isra’ila na ayyana birnin Kudus a matsayin babban birnin kasar. Trump

Yadda ake harkallar saye da sayar da mutane a Libya

Hukomomi a kasar Libya sun ce suna gudanar da bincike kan yadda ake harkallar saya da sayar da ‘yan kasashen Afirka da suke gudun hijra ko kuma fatake