Kasashen Waje

Kasashen Waje

Gaza: Isra’ila ta kashe Falasdinawa 58 a awa 58

Falasdinawa 50,810 Isra’ila ta kashe a a Gaza wasu 115,688 kuma sun samu raunuka tun ranar 7 ga Oktoba, 2023

Mali, Nijar, da Burkina Faso sun janye jakadunsu daga Algeria

Kasashen uku da ke karkashin mulkin soja sun sanar da daukar wannan matakin hadin gwiwa ne bayan Mali ta zargi sojojin Algeria da harbo wani jirginta

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 30 a Kongo

Ruwan ya laƙume motoci da dama, lamarin da ya tilasta wa wasu mazauna ƙasar yin hijira.

Muna samun galabar daƙile kwararowar baƙin haure — Jamus

Gwamnatin Olaf Scholz ta aiwatar da manufofi masu tasiri da suka taimaka wajen daƙile shigar baƙin haure zuwa ƙasar Jamus.

Isra’ila ta kashe yara 322 cikin kwanaki 10 a Gaza — UNICEF

UNICEF ta ce yanzu haka akwai jumullar ƙananan yara fiye da dubu 34 da Isra’ilan ta jikkata.