Kasashen Waje

Kasashen Waje

Madrid ta fara yunkurin korar Zidane

Bayan kulob din Girona ya lallasa na Real Madrid da ci 2-1 a gasar La-Liga ta Sifen a ranar Lahadin da ta gabata, dan kwallon gaba a kulob din Cristia

Jibi za a hadu tsakanin Chelsea da Man United, Manchester City kuma da Arsenal

A Jibi Lahadi ne idan Allah Ya kaimu za a yi wasanni masu zafi a Gasar rukunin firimiyar Ingila ta bana.  Kamar yadda jadawalin Gasar ta nuna, ku

Ko zaben Abe zai kawo sauyi kan rigimar Amurka da Koriya ta Arewa?

A ranar Larabar da ta gabata ne aka sake zaban Shinzo Abe a matsayin Firaministan Japan, lamarin da ya baiwa jam’iyya mai mulki da kawancenta da

An kama jami’an asibiti masu saye da sayar da sassan jiki a Misra

Hukomomi a Misra sun sanar da cewa sun kama wasu gungun ma’aikatan kiwon lafiyar kasar bisa zargin harkallar saye da sayar da sassan jikin dan A

Ina da burin zamanantar da Saudiya – Yarima mai jiran gado

Yarima mai jiran gadon masarautar Saudiyya, Mohammed bin Salman, ya ce dawo da sassaukan ra’ayin addinin musulunci na daga cikin shirye-shiryens