Kasashen Waje

Kasashen Waje

Guguwa ta yi sanadiyar mutuwar akalla mutun takwas a Afirka Ta Kudu

Wata mahaukaciyar guguwa ta yi kaca-kaca da manyan jiragen ruwan daukar kaya, kuma akalla mutum takwas ne suka mutu sakamakon ruwan sama da aka sheka

An kama wadanda suka lakada wa dan Najeriya duka a Indiya

’Yan sanda a Delhi babban birnin Indiya sun ce sun kama mutum biyar wadanda ake zargi da yi wa wani dan Najeriya dukan kawo wuka. A ranar Talata

Ana zargin wani maigadi da yin lalata da mata ‘yan firamare 54

Hukumomi a Afrika ta Kudu sun tsare wani mai gadi bisa zarginsa da laifin cin zarafin yara ’yan firamare mata su 54. A ranar Litinin aka soma bi

Gobara ta yi sanadiyar mutuwar mutum 10 a Amurka

Gobara ta lakume wasu sassan California cikin sauri kuma ta yi sanadiyyar mutuwar mutum 10.  An ayyana dokar ta baci a wasu yankuna da ke Arewaci

’Yan Najeriya sun yi bikin ’yancin kasarsu a birnin New York

Dubban ’yan Najeriya daga sassa da dama na kasar Amurka da kewaye sun taru a birnin New York don yin shagulgulan tunawa da ranar samun ’ya