Kasashen Waje

Kasashen Waje

Makami mai linzami da koriya ta Arewa ta kaddamar ya harzuka Japan

Firayiministan kasar Japan shinzo Abe ya ce kasar na fuskantar “mummunar barazana” bayan da kasar Koriya ta Arewa ta harba makami mai linz

Mahajjata biyar sun mutu, wata ta haihu a Saudi Arebiya

Hukumar Alhazai Ta Kasa ta ce mahajjata biyar daga Najeriya sun rasu a Kasa Mai Tsarki. Shugaban Tawagar Likitocin Hukumar, Dokta Ibrahim Kana wanda y

… Maniyyatan Birtaniya sun isa Madina a Keke

Wasu mahajjatan Birtaniya su tara sun isa birnin Madinah a keke, bayan sun yi tafiyar kilomita 3,000 daga Landa kamar yadda BBC ta ruwaito. Hukumomin

…An ba ‘yan Najeriya diyyar miliyan 1 a Saudiyya

Gwamnatin Saudiyya ta nemi afuwar wasu mahajjatan Najeriya biyu da jami’an tsaro suka ci zarafinsu a filin jirgin sama na Madina. Mataimakin gwa

Saudiya ta hana katar jigilar alhazai da jiragenta

katar ta yi Allah wadai da tsarin kasar Saudiya na hana jiragenta sauka da tashi a filin  saukar alhazai, inda ta ce sai dai mahajjatan kasar su