Kasashen Waje

Kasashen Waje

Girgizar ƙasa ta kashe mutum 150 a Myanmar da Thailand

Girgizar ƙasar ta jikkata ɗaruruwan mutane a yayin da baraguzai suka danne gommai.

Gobarar daji ta kashe mutum 24 a Koriya ta Kudu

Gobarar ita ce mafi muni cikin gomman shekaru, sannan ta tilasta wa sama da mutane 27,000 tserewa daga muhallansu.

An ayyana zaman makoki na kwana uku bayan kashe mutum 44 a Nijar

Zaman makokin na awa 72 zai fara aiki ne daga ranar Asabar domin girmama waɗanda suka rasu.

Mace ta farko ta zama shugabar ƙasar Namibia

Sabuwar shugabar, mai shekara 72 a duniya ta lashe zaɓen qasar ne a watan Nuwamba inda ta lashe kashi 58% na ƙuri’un da aka kaɗa.

Hamas ta ɗora alhakin harin da Isra’ila ta kai a kan Amurka

Wannan ya tona asirin ƙaryar da suke yi na iƙirarinsu kan damuwa da kawo ƙarshen yaƙin.