Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ana zargin wasu ‘yan mata da alaqa da IS

An kama wasu ‘yan mata huxu ‘yan qasar Faransa da ake zargin suna shirya aikata ta’addanci.Kafar yaxa labaran Faransa ta ce ‘yan matan na tsakanin she

Amurka ta yi Allah-wadai da harin Afghanistan

kasar Amurka ta yi Allah-wadai da kakkausar murya kan munanan hare-haren baya-bayan nan da aka kai birnin Kabul na kasar Afghanistan, inda aka kashe t

Saudiyya ta maida martani ga Iran kan aikin hajji

kasar Saudiyya ta mayar da martani mai zafi kan kalaman Shugaban Addini na kasar Iran Ayatullah Ali Khamenei, inda ya ce Musulumin duniya su kalubalan

Shugaban Philippines ya nemi gafarar Obama

Shugaban kasar Amurka Barack Obama ya ki ganawa da Shugaban Philippines Rodrigo Duterte, yayin da yake halartar taron kungiyar kasashen Kudu-maso-Gaba

Zaben Gabon: Bongo ya zargi EU da nuna son kai

Shugaban kasar Gabon Ali Bongo ya zargi masu sa ido na kungiyar Tarayyar Turai da nuna son kai bayan da suka bayyana cewa an tafka kura-kurai a zaben