Kotun Amurka ta ba dalibai damar daukar bindiga
Wata kotu a kasar Amurka ta ce daliban Jami’ar Tedas za su iya ci gaba da shiga da bindiga ajujuwan daukar darasi da ke makarantar.
Kasashen Waje
Wata kotu a kasar Amurka ta ce daliban Jami’ar Tedas za su iya ci gaba da shiga da bindiga ajujuwan daukar darasi da ke makarantar.
Shugaban kasar Ghana John Mahama ya yi wa ma’ikatan gidan rediyon nan guda uku afuwa bisa tuhumar su da yin barazanar ga wasu alkalan kasar.
‘Yan sanda a kasar Burundi suna ci gaba da tsare mutane tawkas da ake zargin da bata sunan gwamnati a dandalin sada zumunta na WhatsApp.
Motocin yaki na kasar Turkiyya sun nausa zuwa cikin kasar Siriya domin korar mayakan kungiyar masu ikirarin kafa Daular Musulunci ta IS daga yan
Hukumar Zaben kasar Ghana ta tabbatar da kama wasu jami’anta biyu bayan da aka zarge su da laifin cire sunayen wasu ’yan takara daga rijistar masu zab