Kasashen Waje

Kasashen Waje

Za a bude otel mai fi girma a duniya a Makkah

A shekara mai zuwa ne ake saran bude wani sabon otel a birnin Makkah na kasar Saudiyya, kamar yadda jaridar Biritaniya ta The Independent ta bayyana.

An samu jinkiri wajen jigilar mahajjatan Nijar

A jamhuriyar Nijar an samu jinkiri wajen fara jigilar mahajjata zuwa kasar Saudiyya, domin gudanar da aikin hajjin bana.

Za a sallami fursunoni dubu 38 a Turkiyya

Gwamnatin kasar Turkiyya ta ce za ta saki mutane dubu 38 da ke zaman gidan kaso a wani mataki na gyara halin ka, kamar yadda kafar yada labarai ta BBC

An kirkiro manhajar saukaka aikin Hajji

Domin shawo kan matsalar da mahajjata suke fuskanta a Mina da Arfa yayin aikin Hajji a kasa-Mai-Tsarki, wasu masu aikin sa-kai ‘yan Pakistan da Indiya

Gobara ta ci jarirai 12 a Iraki

Akalla jarirai bakwaini 12 ne suka mutu a wani asibiti da ke birnin Bagadaza na kasar Iraki sanadiyyar tashin wata gobara a shekaranjiya Laraba.Wata s