Kasashen Waje

Kasashen Waje

Trump zai tuntuɓi Putin kan yaƙin Ukraine

Trump ya ce za su tattauna batun iyakokin kasa da kuma tashoshin makamashi da dai sauran muhimman batutuwa.

Afirka ta Kudu ta yi martani kan korar jakadanta daga Amurka

Matakin da Amurka ta ɗauka na korar jakadan Afirka ta Kudu, Ebrahim Rasool, abin takaici ne.

Nijar ta kori wasu kamfanonin China 3 daga ƙasar

A shekarar da gabata ce Nijar ta ƙulla yarjejeniyar cefanar da ɗanyen man fetur ta dala miliyan 400 da ake haƙowa a ƙasar.

Ukraine ta amince da ƙudurin tsagaita wuta a fafatawarta da Rasha

Akwai yiwuwar Donald Trump ya tattauna da Vladimir Putin a cikin makon nan bayan matakin na Ukraine.

’Yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 450 a Pakistan

’Yan bindigar sun raunata direban jirgin kasan a kokarinsu na kwace iko da jirgin a yankin Balochistan da ke iyaka da Afghanistan da kuma Iran.