Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban ‘yan hamayyar Uganda ya gurfana a kotu

Shugaban ‘yan adawar kasar  Uganda Kizza Besigye ya gurfana a gaban kotun da ke Kampala, babban birnin kasar, inda ake tuhumarsa da laifin cin am

Za a bai wa Libya makamai saboda IS

Kasashe 25 ciki har da Amurka sun amince su bai wa gwamnatin hadin kai ta kasar Libya da ke da goyan bayan Majalisar dinkin Duniya makamai, domin hana

Amurka za ta gurfanar da Saudiyya a kotu

Majalisar Dattawan Amurka ta amince da kudirin dokar da zai bai wa iyalan, wadanda harin ranar 11 ga watan Satumbar shekarar 2011, ya shafa a biranen

Jiragen sama marasa matuka za su fara raba magunguna a Ruwanda

Daga watan gobe ne, likitoci da kuma nas-nas a yankunan karkarar kasar Ruwanda za su fara sayo magunguna ta hanyar aikewa da sakon wayar hannu wato Te

Trump ya ce zai bar Sadik Khan ya je Amurka 1

Shugaban Amurka Barack Obama ya shirya kai ziyara garin Hiroshima da ke kasar Japan, wanda  wannan shi ne karon farko da wani  shugaban Amur