Kasashen Waje

Kasashen Waje

Iran ce kan gaba a zartar da hukuncin kisa – Amnesty

Qungiyar Kare Haqqin xan Adam ta Amnesty International ta ce an samu qaruwar mutanen da ake yanke wa hukuncin kisa a bara, mafi girma da aka tava samu

’Yan tawaye sun mika wuya a Libya

’Yan tawayen qasar Libya da ke iqirarin shugabancin qasar a birnin Tripoli sun miqa iko ga gwamnatin da ke samun goyon bayan Majalisar Xinkin Duniya.A

An kama ‘yan Boko Haram 300 a Kamaru

Kwamandan Dakarun Rundunar Haxin Gwiwa na tabbatar da tsaro a yankin tafkin Chadi shiyya ta farko a qasar Kamaru, Bouba Dobekreo, ya tabbatar da cewa

‘Yawan masu fama da ciwon suga ya karu a duniya’

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce yawan masu fama da ciwon suga (Diabetes), ya kai wani mataki da ya zarce na lokutan baya, inda yanzu ake samun xa

Bani da jari a wani kamfani a waje – Firaministan Birtaniya

Firaministan Birtaniya David Cameron ya ce ba shi da hannayen jari, ko kuxi a kamfanonin da aka kafa a wasu qasashen qetare.Kalaman na shi sun biyo ba