’Yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 450 a Pakistan
’Yan bindigar sun raunata direban jirgin kasan a kokarinsu na kwace iko da jirgin a yankin Balochistan da ke iyaka da Afghanistan da kuma Iran.
Kasashen Waje
’Yan bindigar sun raunata direban jirgin kasan a kokarinsu na kwace iko da jirgin a yankin Balochistan da ke iyaka da Afghanistan da kuma Iran.
Hatsaniya ta ɓarke a filin jirgin saman lokacin da ’yan sanda suka kama Mista Duterte.
Kotun ta yanke masa hukuncin ɗaurin shekara huɗu a gidan yari.
An kashe mutane 3,885 a yankin daga cikin mutane 7,555 da aka kashe a fadin duniya a dalilin ta’addanci.
Ana tuhumar tsohon shugaban ne da ƙoƙarin kifar da gwamnatin ƙasar.