Kasashen Waje

Kasashen Waje

An rantsar da Sabon Shugaban Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

A shekaranjiya Laraba ne aka rantsar da sabon Shugaban kasa a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, inda zababben shugaban ya yi alkawarin tabbatar da dorewar

An kama matasa kan sharhi a Facebook

A Jamhuriyar Nijar an cafke wasu matasa masu dama na bangaren ’yan adawa bisa zargin yin amfani da kafafen sada zumunta don ta da tarzoma.Da farko dai

An daura wa nakasassu 104 aure a Saudiyya

An daura wa wadansu nakasassu guda 104 aure a wani babban otel da ke birnin Riyadh na kasar Saudiyya.Bikin wanda wata kungiyar agaji mai the Society f

Zaben Nijar: ’Yan adawa suna son zama ’yan tawaye

’Yan adawan Jamhuriyar Nijar sun yi barazanar cewa daga ranar 1 ga watan Afrilu “sai dai a kafa gwamnatin riko a kasar” domin su a wajensu daga ranar

Obama ya kammala ziyararsa a Cuba

Ranar Talata ce ranar karshe ta ziyara mai cike da tarihi da Shugaban Amurka Barack Obama ya kai  kasar  Cuba.Shugaban ya ce ya je Cuban ne