Kasashen Waje

Kasashen Waje

An fara shari’ar dan jaridar RFI a Kamaru

A karon farko an gurfanar da wakilin sashen Hausa na Gidan Rediyon Faransa (RFI) Ahmed Abba a gaban kotun soji tun lokacin da ya shiga hannun jami’an

Shugaban Turkiyya ya ziyarci Najeriya

A shekaranjiya Laraba ne Shugaban kasar Turkiyya, Reccep Tayyip Erdoğan, ya kai ziyara Abuja, inda ya fara ziyaraNajeriya bayan ya baro kasar Ghana.Sh

Bam ya kashe 28 a Turkiyya

A shekaranjiya Laraba ne wani bam da aka dana cikin mota a Ankara, babban birnin kasar Turkiyya ya hallaka akalla mutane 28 da kuma jikkata wasu fiye

Hadarin mota ya kashe mutum 53 a Ghana

Kimanin mutane 53 ne suka rasa rayukansu bayan wata mota kirar bas ta yi taho-mu-gama da wata babbar mota a wani gari mai nisan Kilomita 420 daga birn

Ana barazaanar kashe alkali a Ghana

Wani alkalin Babbar Kotun kasar Ghana, Mai Shari’a Paul Dery wadda sunansa yake cikin alkalan da binciken  Anas Armaya’u Anas ya bankado da karba