Kasashen Waje

Kasashen Waje

An gano mutumin da ya kai harin birnin Paris

Firayi Ministan Faransa Manuel balls ya ce ’yan sandan kasar sun gano mutum na uku cikin mutanen da suka kai hari a gidan rawa na Bataclan da ke birni

An bayyana sunayen ’yan takarar shugabancin Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

Kotun Tsarin Mulkin Jamhuriyar Tsakiyar Afirka ta fitar da jerin sunayen ’yan takara 30 wda za su fafata a zaben Shugaban kasa wanda zai gudana a rana

An kashe ‘yan Boko Haram ‘100’a Kamaru

A shekaranjiya Laraba ne Ministan Tsaron Jamhuriyar Kamaru ya ce dakarun sojin kasar sun kashe ‘yan kungiyar Boko Haram guda100 a wani samame da suka

Sabon rikici ya barke a Burundi

A shekaranjiya Laraba ne rahotanni suka ce an kashe akalla mutum tara a daren Talata a Bujumbura babban birnin kasar Burundi.Wadanda suka rasa rayukan

Musulmi da Kiristoci ’yan uwan juna ne – Papa Roma

A ziyarar kwanaki biyu da ya kai Jamhuriyar Tsakiyar Afirka, Shugaban darikar Katolika Papa Roma Francis ya kai ziyara unguwar PK5 da ta kunshi mafi y