Kasashen Waje

Kasashen Waje

Za a hana sanya nikabi a Senegal

A shekaranjiya Laraba ne Ministan Harkokin Cikin Gidan kasar Senegal Abdoulaye Daouda ya ce kasarsa tana shirin haramta wa mata sanya nikabi a bainar

An kashe ‘yan sanda 2 a Saudiyya

A shekaranjiya Laraba ne aka harbe wasu ’yan sanda har lahira a kasar Saudiyya lokacin da aka kai wa wata motar da suke ciki hari, kamar yadda kamfani

Faransa da Rasha sun ci gaba da kai wa IS farmaki

kasar Faransa da Rasha sun ci gaba da yin ruwan bama-bamai a kan yankunan da ke karkashin ikon ’yan kungiyar IS a kasar Siriya.Zuwa lokacin hada wanna

Amurka ta sa tukwuici kan ‘yan al-Shabab

A shekaranjiya Laraba ne Gwamnatin kasar Amurka ta bayyana aniyyarta  na bayar da tukwuicin dala miliyan 27 ga duk wanda ya ba ta labarin yadda z

Wata mai bayar da shawara a kan kisan qare-dangi ta Majalisar Xinkin Duniya Adama Dieng ta ce qasar Burundi na dab da faxawa cikin rikicin da zai iya haifar da aikata manyan laifuka da suka hadar da qashe-qashen mutane. Mista Dieng na wannan jawabi ne ga

Wata mai bayar da shawara a kan kisan kare-dangi ta Majalisar dinkin Duniya Adama Dieng ta ce kasar Burundi na dab da fadawa cikin rikicin da zai iya