Kasashen Waje

Kasashen Waje

An fara bikin kawo karshen Ebola a Saliyo

A jiya Alhamis kasar Saliyo ta fara bukukuwa gabanin gobe Asabar da ake shirin ayyana kasar a matsayin wadda babu sauran wanda yake dauke da kwayar cu

Ouattara ya sake lashe zaven Kwaddibuwa

A shekaranjiya Laraba ne aka sanar da Alassane Ouattara a matsayin zavavven Shugaban kasar Kwaddibuwa a karo na biyu. Hukumar zaven kasar ta ce Shugab

Ana zargin Sudan ta Kudu da aikata laifukan yaki

kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta zargi gwamnatin Sudan ta Kudu da ‘yan tawayen kasar da laifukan yaki da na keta hakkin dan Adam, kamar yadda kafar ya

Yadda kabilar Ngondo take bikin tallata al’adunta a Kamaru

Daga cikin kabilu fiye da 200 da kasar Kamaru take da su, ko wace kabila tana da irin nata al’adun gargajiya da kuma bukukuwan da suke da alaka da ita

Asibitin Gwamnati a Saudiyya ya caji ’yar kasa Naira miliyan 24

Wani asibitin gwamnati a qasar Saudiyya ya caji wata ’yar qasar Riyal dubu 400, wato daidai da Naira miliyan 24 a matsayin kudin maganin mahaifinta, k