Kasashen Waje

Kasashen Waje

‘Ruwan harsasai aka yi wa Sankara’

A ranar Talatar da ta gabata ne Lauyan iyalan tsohon Shugaban kasar Burkina Faso, Thomas Sankara, ya ce binciken da aka gudanar a kan gawar marigayin

Dole a dauki mataki a kan Rasha – Hillary Clinton

A ranar Talatar da ta gabata ne ‘yan takarar neman shugabancin kasar Amurka su biyar a karkashin jam’iyyar Democrat, suka gudanar da mahawararsu ta fa

‘Yan adawan Guinea sun bukaci a soke zaben kasar

A shekaranjiya Laraba ne ’Yan adawan kasar Guinea suka yi kira da a sake gudanar da zaben shugaban kasar da aka yi ranar Lahadin makon jiya, suna zarg

kasar Hungary ta fara tantance ‘yan gudun hijira

A shekaran jiya Laraba kasar Hungary ta fara shirin gaggauta duba takardun neman mafaka da masu kaura za su gabatar a hanyoyin shiga kasar ta kudanci.

Ana zargin alkalai 34 da karbar na goro a Ghana

A makon jiya ne cikin alkalan kasar Ghana ya duri ruwa lokacin da wani dan jarida ya bayyana cewa ya kwashe shekara biyu yana binciken irin wainar da